Jakarta (IQNA) Al'ummar Indonesiya sun goyi bayan fatawar majalisar malamai ta wannan kasa tare da kauracewa kayayyakin gwamnatin sahyoniyawan.
Lambar Labari: 3490150 Ranar Watsawa : 2023/11/14
Tehran (IQNA) Mazauna birnin Bethlehem da ke gabar yammacin kogin Jordan sun shelanta yajin aikin gama gari a yau bayan shahadar matashin Bafalasdine Mustafa Sabah da sojojin Isra'ila suka yi.
Lambar Labari: 3489059 Ranar Watsawa : 2023/04/29
Tehran (IQNA) Sakatariyar kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta sanar da cewa, za ta gudanar da wani taron gaggawa bisa bukatar gwamnatocin Falasdinu da na Jordan.
Lambar Labari: 3488928 Ranar Watsawa : 2023/04/06
Tehran (IQNA) Sojojin yahudawan sahyoniya sun kai hari a gabashin birnin Kudus a kan wasu gungun matasa Falasdinawa da suke wasa cikin dusar kankara tare da jikkata wasu da dama daga cikinsu.
Lambar Labari: 3486878 Ranar Watsawa : 2022/01/28
Tehran (IQNA) Sayyid Nasrulla ya ce dole kasashen yankin gabas ta tsakiya su bayyana matsayinsu kan kisan Kasim Sulaimani da Abu Mahdi Muhandis da Amurka ta yi.
Lambar Labari: 3486778 Ranar Watsawa : 2022/01/04
Tehran (IQNA) Kungiyoyi masu gwagwarmaya da ‘yan ta’adda a kasar Iraki sun sha alwashin ci gaba da gwagwarmaya da sojojin Amurka a kasar har zuwa lokacin da zasu fice daga kasar.
Lambar Labari: 3486666 Ranar Watsawa : 2021/12/10
Tehran (IQNa) Majalisar dinkin duniya ta yi Allawadai da kakkausar murya dagane da harin ta’addancin da aka kai a kasar Iraki.
Lambar Labari: 3486127 Ranar Watsawa : 2021/07/21